1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kalubale bayan haramta zanga-zanga a Abuja

Uwais Abubakar Idris MAB
July 18, 2019

Matakin da rundunar ‘yan sandan Najeriya ta dauka na hana masu zanga-zanga tsayawa a dandalin ‘yanci na birnin Abuja ya haifar da mayar da martani duba da halarcin da tsarin mulki ya bai wa al'umma a kan wannan batu.

https://p.dw.com/p/3MGcc