1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matsalar tsaro na barazana ga aikin jarida

May 3, 2019

A Najeriya dai an ga yadda aka rika garkuwa da wasu 'yan jarida da ke aiki a cikin kasar ko ma wadanda ke aiki ga wasu kafafen na ketare. Ba a kuma sake su ba sai da aka biya miliyoyin kudade a matsayin kudin fansa.

https://p.dw.com/p/3HtxY