1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kasashen kusa da tafkin Chadi sun yi taro kan tsaro

Uwais(HON) InternetOctober 13, 2014

Ministocin kasashe biyar masu makwabtaka da Najeriya kusa da tafkin Chadi sun yi taro domin nazarin matakan tsaro a tsakaninsu da hanyoyin yaki da kungiyar Boko Haram.

https://p.dw.com/p/1DV75