SiyasaKira ga taka tsan-tsan ga 'yan gudun hijirar jihar AdamawaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdurraheem Hassan02/23/2015February 23, 2015Gwamnatin jihar Adamawa dake Arewa maso gabashin Tarayyar Najeriya, ta gargadi masu saurin Komawa garuruwan da aka kwace a hannun Boko Haram da suka dakata don Gudun fadawa cikin hadaruruka.https://p.dw.com/p/1EgBkTalla