1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kokarin sulhunta rikicin Sudan ta Kudu

Abdourahamane HassaneOctober 9, 2014

Kungiyar kasashen gabashin Afirka IGAD ta kara wa'adin da ta debarwa bangarori biyu da ke yakar juna a Sudan ta Kudu na Shugaba Salva Kiir da kuma tsohon mataimakinsa Riek Machar, na su kawo karshen rikicin da ke tsakaninsu tare da kafa gwamnatin hadin kan kasa.

https://p.dw.com/p/1DSgB