1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Mahawara kan kamen 'yan PDP a badakalar makamai

Ubale Musa/GATDecember 2, 2015

A Najeriya kasa da 'yan awayoyi da kamen wasu 'ya'yan jam’iyyar PDP ta adawa a bisa zargin hannu a cikin badakala ta makamai, mahawara ta kaure a tsakanin masu tunanin an yi dai-dai da kuma masu kallon akasin haka.

https://p.dw.com/p/1HG6Z