1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Manya na kokarin magance barazanar tsaro a Najeriya

January 5, 2018

Manyan mahukuntan Najeriya sun tashi tsaye da nufin maganta rigingimun kabilanci da na addini da ke kara ta'azzara a kasar, matsalolin da ga alamu ke rikidewa daga zamantakewa ya zuwa batu na siyasa.

https://p.dw.com/p/2qPlt