Martanin Ghana kan batun tsofin 'yan kason Gwantanamo
Jamila Ibrahim Mai ZangoJanuary 13, 2016
Shugaban kasar Ghana John Dramani Mahama ya gana da yan jarida inda ya tattauna kan batun shigo da wasu tsofin 'yan fursuna ta Guantamo da kasar Amirka ta turo zuwa Ghana.