1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Martanin nasarar jam'iyyar CDU a jihar NRW

Abdullahi Tanko Bala
May 15, 2017

A fagen siyasa a nan Jamus jam'iyyar CDU ta shugabar gwamnati Angela Merkel ta yiwa babbar abokiyar hamaiyarta SPD mummunan kaye a zaben gunduma da aka gudanar na Jihar North Rhein Westphalia (NRW) a ranar Lahadi.

https://p.dw.com/p/2czvp