1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matasa sun yi tir da rikici tsakanin majalisa da Buhari

Uwais Abubakar Idris
April 4, 2017

Dubban matasan Najeriya da ke da rajin kare dimokuradiyya sun yin zanga-zangar lumana zuwa majalisar dokokin kasar a Abuja don nuna bacin ransu a kan takadamar da ke tsakanin majalisar dattawa da fadar shugaban kasa,

https://p.dw.com/p/2aenF