1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matasan jihar Filato a Najeriya sun yi kira ga zaman lafiya.

Abdullaye Maidawa March 16, 2015

Matasan Musulmi da Kirista a jihar Filato ta Tarayyar Najeriya, sunsha alwashin cewa, ba zasu bari 'yan siyasa su yi amfani dasu ba don tada hankula a lokacin babban zabe da kuma bayan sa.

https://p.dw.com/p/1ErnE