1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matsalar fashi da makami a Ghana

Salissou Boukari BAS
March 1, 2018

Kasa da sa'o'i 24 kasar Ghana ta fuskanci barazanar 'yan fashi da makamai musamman a Accra babban birnin kasar da kuma Tema, hakan ne ya sanya hukumomi daukan kwararan matakai na tsaro.

https://p.dw.com/p/2tXta