1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Moroko ta koma Tarayyar Afirka

January 31, 2017

Shekaru 33 bayan fita daga Kungiyar Tarayyar Afirka sakamakon sabani kan yankin Yammacin Sahara, Moroko ta sake samun nasarar komawa a matsayin memba.

https://p.dw.com/p/2WjQU