1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Muhawara kan sharuddan kai El-Zakzaky neman magani

Gazali Abdou Tasawa
August 6, 2019

A Najeriya bayan da hukumar tsaro ta farin kaya ta ba da izinin tafiya da Sheik El-Zakzaky neman magani Indiya yanzu haka muhawara ta kaure a game da sharudda da kuma ka'idojin aiwatar da wannan shiri.

https://p.dw.com/p/3NSzA