SiyasaNajeriya: Dokar kisa kan miyagun kalamaiTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaSalissou Boukari BAS03/01/2018March 1, 2018A Najeriya majalisar dattawa na aiki kan wani kudurin doka da zai tanadi hukuncin kisa ta hanyar ratayewa ga duk wanda aka samu da laifin furta kalamai na batanci da suka yi dalilin hada fitina da mutuwar jama’a.https://p.dw.com/p/2tXPjTalla