1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Dokar kisa kan miyagun kalamai

Salissou Boukari BAS
March 1, 2018

A Najeriya majalisar dattawa na aiki kan wani kudurin doka da zai tanadi hukuncin kisa ta hanyar ratayewa ga duk wanda aka samu da laifin furta kalamai na batanci da suka yi dalilin hada fitina da mutuwar jama’a.

https://p.dw.com/p/2tXPj