1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya na shirin sake gina arewa maso gabas

Ubale Musa | Abdul-raheem Hassan
July 25, 2017

Gwamnati ta kaddamar da sabon shirin sake gina yankunan da rikicin Boko Haram ya shafa, ana sa ran shirin na "Bama initiative" zai ci naira miliyan Dubu 16.

https://p.dw.com/p/2h80w