1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya ta ce ta sa kafar wando guda da Boko Haram

Uwais(HON)InternetFebruary 20, 2015

Najeriya ta bi sahun makwabtanta wajen tinkarar Boko Haram, inda ta ce ta afkawa dajin Sambisa da ya dade da zama matattarar 'ya'yan kungiyar. Abinda ya sanya masharhanta bayani kan tasirinsa ga yaki da Boko Haram.

https://p.dw.com/p/1EfIs