SiyasaNajeriya ta ce ta sa kafar wando guda da Boko HaramTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUwais(HON)Internet02/20/2015February 20, 2015Najeriya ta bi sahun makwabtanta wajen tinkarar Boko Haram, inda ta ce ta afkawa dajin Sambisa da ya dade da zama matattarar 'ya'yan kungiyar. Abinda ya sanya masharhanta bayani kan tasirinsa ga yaki da Boko Haram.https://p.dw.com/p/1EfIsTalla