1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikici ya barke a yayin gudanar da zaben Kenya

Ramatu Garba Baba
October 26, 2017

Arangama tsakanin magoya bayan madugun 'yan adawa Raila Odinga da jami'an 'yan sandan Kenya a Kisimu ya yi sanadiyyar mutuwar mutum guda a wannan Alhamis a dai dai lokacin da ake sake gudanar da zaben shugaban kasa.

https://p.dw.com/p/2mYkV