SiyasaRikicin shugabanci na neman dare PDP gida biyu.To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaKamluddeen Sani Shawai05/05/2016May 5, 2016Kasa da makonni uku da gudanar da babban taro na kasa, rikici ya barke a cikin jam'iyyar PDP ta adawa a Najeriya da ke rabe a tsakanin 'yan Arewa da shugabanci riko. Ku saurari fashin bakin Muhammed Haruna masanin siyasahttps://p.dw.com/p/1Iiq3Talla