1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikicin siyasar Najeriya

Ubale MusaApril 28, 2014

Gwamnatin tarrayar Najeriya ta janye jami'an tsaron da ke gadin gwamnan jihar Adamawa Murtala Nyako da a makon jiya ya zargi shugaban kasar da zama ummul aba'isin kisan ba gairan dake zaman ruwan dare a arewacin kasar.

https://p.dw.com/p/1BqSy