1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Robert Mugabe ya yi murabus

Usman Shehu Usman
November 21, 2017

Shugaban kasar Zimbabwe ya sanar da ajiye mulki a cewar kakakin majalisar dokoki kasar ya samu takardan da ke tabbatar da murabus din dadadden shugaban mai shekaru 93 a duniya.

https://p.dw.com/p/2o0ds
Zimbabwe Robert Mugabe
Hoto: picture alliance/AP Photo/T.Mukwazhi

Hakan dai ya farune a ranar da majalisar dokoki ta fara mahawaran tsige shi