1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rudani a yaki da Boko Haram

Al-Amin Suleman MohammedOctober 27, 2015

Ana samun bayanai masu karo da juna tsakanin Gwamna Kashim Shettima da rundunar sojan Najeriya kan hakikanin wuraren da yanzu haka 'yan ta'adda ke iko da su a jihar Borno

https://p.dw.com/p/1Gv3L