SiyasaSabanin ra'ayoyi kan aikin Majalisar Dinkin DuniyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasa10/24/2016October 24, 2016A daidai lokacin da aka cika shekaru 71 da kafa Majalisar Dinkin Duniya, al'ummar yankin Arewa maso gabashin Najeriya sun yaba gudumowar da ta bayar a fannin agaji da jin kai, amma sun soketa kan manufofinta na siyasa https://p.dw.com/p/2RduITalla