1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ko nawa kasashe kan kashe wa makamai

Kersten Knipp ZMA, YB
November 19, 2018

Cibiyar bincike ta kasa da kasa kan zaman lafiya da rigingimu da cinikin makamai a birnin Stockholm na Sweden ta ce kungiyoyin kasa da kasa na fuskantar matsalar samun bayanan kudin da gwamnatoci kan kashe wa makamai.

https://p.dw.com/p/38Wzl