1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana 16.12.2018

December 16, 2018

Cikin shirin za a ji cewa Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, ya yi kiran a gudanar da sahihin bincike kan kisan dan jaridan nan Jamal Khashoggi, yana mai jaddada cewa lallai ne a hukunta duk wani da aka samu da laifin kisan da aka yi a farkon watan Oktoba.

https://p.dw.com/p/3AD9x