1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

January 24, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, alkalumma kungiyar agaji ta ICRC sun yi nuni da cewa, kimanin mutane dubu 26 ne suka bace sakamakon rikicin yankin arewa maso gabashin Najeriya. A Nijar, kungiyoyin fararen hula sun yi kira kauracewa kasuwanni sakamakon tsadar rayuwa da ake fuskanta.

https://p.dw.com/p/4MeNa