1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 01.02.2021

Binta Aliyu Zurmi
February 1, 2021

A cikin shirin za a ji cewar ana ci gaba da mayar da martani kan kiran da gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya yi na hana zirga-zirgar makiyaya daga arewa zuwa kudancin Najeriya.

https://p.dw.com/p/3ogtA