1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma 07.02.2019

Abdullahi Tanko Bala
February 7, 2019

A cikin shirin za a ji cewar a Najeriya a ci gaba da yakin neman zaben da suke yi 'yan takarar zaben shugabacin kasa a karkashin inuwar Jam'iyyar adawa ta PDP da kuma jam'iyyar APC mai mulki sun gudanar da gangamin yakin neman zabe a Jihohin Katsina da Adamawa.

https://p.dw.com/p/3Cy7X