1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

June 16, 2020

A cikin shirin akwai rahoto a kan gamayyar jam'iyyun adawan Nijar da suka caccaki mulkin Shugaba Issoufu da rahoto a kan yadda corona ke kara habbaka a Kamaru da rahoto a kan manhajar Jamus da ke gano coronavirus a jikin dan adam. Akwai shirin Ciniki da Masana'antu da Duniya mai Yayi gami da Labaran Duniya.

https://p.dw.com/p/3dsqh