1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Sudan ta Kudu: Ci gaban nuna yatsa tsakanin masu adawa

Zainab Muhammed AbubakarNovember 13, 2014

Tuni dai Kungiyar IGAD ta kasashen da ke gabashin Afrika ta yi barazanar amfani da karfin soji wajen kawo karshen rikicin, da ke ci gaba da faruwa tsakanin bangaren gwamnati da 'yan awaren wannan kasa.

https://p.dw.com/p/1DmMD