1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taƙaddamar China da Japan a kan tsibirin Senkaku

Thomas GrimmerDecember 4, 2013

Mataimakin shugaban Amirka Joe Biden na ƙoƙarin neman shiga tsakani a rikicin da China ta ke yi da sauran ƙasashen yankin Asiya.

https://p.dw.com/p/1ASdV
Inselstreit zwischen China und Japan
Hoto: picture-alliance/dpa

Mataimakin shugaban Amirka Joe Biden ya isa a China inda zai gana da shugabannin ƙasar,domin tattauna rikicin da ake yi tsakanin China da Japan.

Dangane da shata wani sabon zango na sararrin samaniya a tekun Chinar a kan tsibiri Senkaku Diaoyu wanda ake yin taƙaddama a kansa tsakanin China da Japon wanda su dukkanisu ke ikirarin cewar mallakarsu ne. Joe Biden wanda ya taso daga Japan a rangandi da ya ke ci gaba da yi a yanki Asiyar, zai tashi gobe daga China zuwa birnin Seoul na Koriya ta Kudu.

Mawallafi : Abdourahamane Hassane
dita : Umaru Aliyu