Hira da dalibai da malaman Hausa a jami'ar Warsaw ta kasar Poland
https://p.dw.com/p/17QhQ
Talla
A ziyarar da ya kai birnin Warsaw a kwanakin baya, Saleh Umar Saleh na sashen Hausa na DW ya zanta da malamai da kuma dalibai dake koyan harshen Hausa a jami'ar babban birnin kasar ta Poland.