An fara shirin tallafawa al'ummar al'ummar Arewa maso gabas
Al Amin August 14, 2015
Kwamtin da gwamnatin Najeriya kafa domin tallafawa wadanda rikicin Boko Haram ya rutsa da su, ya fara raba kudaden agaji ga wadanda musamman suke samun kulawar likita asibitoci.