1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tarayyar Afirka ta gargadi Sudan

Mahmud (HON) InternetApril 16, 2019

Kungiyar Tarayyar Afirka ta yi barazanar dakatar da Sudan daga cikin jerin mambobinta idan har sojojin ba su hanzarta mika mulki ga farar hula ba a daidai lokacin da masu zanga-zanga a Sudan ke matsa kaimi.

https://p.dw.com/p/3GuVl