1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

'Yan Niger Delta sun ce ba a kula da su

Muhammad BelloJune 20, 2017

Wasu mazauna jihohin Rivers da Bayelsa da Delta a Najeriya sun yi zanga-zanga bisa dalilai da suka ce sun hada da watsin da kamfanin mai na Agip ya yi da su ta fuskar samar da aiyyuka yi ga jama'a da ababan more rayuwa.

https://p.dw.com/p/2f2eP