Siyasa'Yan sanda sun bazama bincike kan bacewar wani basarakeTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdullahi Maidawa Kurgwi AA11/21/2018November 21, 2018Rundunar 'yan sandan jihar Plateau da ke Najeriya, ta ce jami’anta suna kan kokarin gano wadanda suka yi garkuwa da wani basaraken gargajiya mai daraja ta biyu a karamar hukumar Shendam da ke jihar.https://p.dw.com/p/38gXeTalla