SiyasaYarjejeniyar zaman lafiya ta Kwalambiya ta bar baya da kuraTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasa11/25/2016November 25, 2016'Yan adawa Kwalambiya na mayar da martani kan sabuwar yarjejeniyar zaman lafiya da aka cimma tsakanin ‘yan tawayen FARC da gwamnati da ke kokari kawo karshen sama da shekaru 50 na tashin hankali a kasar. https://p.dw.com/p/2TFinTalla