1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zaben jin ra'ayin jama'a a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya

Zainab Mohammed AbubakarDecember 11, 2015

Al'ummar Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya na shirin kada kuri'ar jin ra'ayin jama'a kan sabon kundin tsarin mulki a wani mataki na share fagen sauran zabukan kasar masu zuwa.

https://p.dw.com/p/1HM9E