SiyasaZamfara: Boren nuna adawa da hare-haren 'yan bindigaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasa11/21/2017November 21, 2017A jihar Zamfara da ke Arewa maso Yammacin Najeriya, mazauna wasu kauyuka sun yi bore domin nuna rashin goyon bayansu ga gwamnatin jihar da jami'an tsaro a kan yadda 'yan bindiga ke ta yi masu kisan gilla.https://p.dw.com/p/2nznpTalla