1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ziyarar Shugaba Macron a kasashen Afirka

Mohammad Nasiru Awal
November 27, 2017

Shugaba Emmanuel Macron zai gudanar da wani rangadinsa na farko a wasu kasashen Afirka inda zai soma da birnin Ouagadougou na Burkina Faso, sannan ya je kasar Cote d'Ivoire da Ghana.

https://p.dw.com/p/2oKNE