SiyasaZuma na kan gaba a zaben Afirka ta KuduTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMouhamadou Awal05/08/2014May 8, 2014A lokacin da hukumar zaben Afirka ta Kudu ke tantance kuri'un da aka kada a zaben gama gari, akaluma sun nunar da cewa jam'iyyar ANC ta yi wa DA rata da yawan kuri'uhttps://p.dw.com/p/1BwHiTalla