1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Algeriya ta koro baki yan ci-rani zuwa Nijar

Salissou Boukari
August 29, 2017

Hukumomin Algeriya sun tiso keyar wasu 'yan kasashen Nijar, Najeriya, Gambiya da ma Sudan da suka je kasar ci- rani ya zuwa jihar Agadez ta Jamhuriyar Nijar wandanda yawansu ya kai sama da mutun 1000.

https://p.dw.com/p/2j2yc