Ana ci gaba da yakin neman zabe a NijarTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoGazali Abdou Tasawa02/01/2016February 1, 2016Shugaban Nijar Mahammadou Issoufou ya yi ikrarin iya lashe zaben shugaban kasa na ranar 21 ga wannan wata na Fabrairu tun a zagayen fako. Sai dai 'yan adawar kasar sun ce batun nasa tatsunniya cehttps://p.dw.com/p/1HnILTalla