1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ana ci gaba da yakin neman zabe a Nijar

Gazali Abdou TasawaFebruary 1, 2016

Shugaban Nijar Mahammadou Issoufou ya yi ikrarin iya lashe zaben shugaban kasa na ranar 21 ga wannan wata na Fabrairu tun a zagayen fako. Sai dai 'yan adawar kasar sun ce batun nasa tatsunniya ce

https://p.dw.com/p/1HnIL