1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

CAF ta soke hukunci da ta yanke wa kungiyar Al-Ismaily

Mouhamadou Awal Balarabe RGB
February 11, 2019

An kammala gasar cin kofin kwallon kafa ta Afirka ajin 'yan kasa da shekaru 20 yayin da CAF ta soke hukunci da ta yanke wa kungiyar Al-Ismaily ta Masar na hana ta shiga gasar zakarun nahiyar.

https://p.dw.com/p/3D80A
Zamalek Ägypten Fussball Fans
Hoto: imago

A Labarin Wasannin, za a ji Jamhuriyar Nijar ta yi ban kwana da gasar kwallon kafa ta Afirka ta 'yan kasa da shekaru 20 da ta shirya da kuma yadda hukumar kwallon kafa ta Afirka ta yi amai ta lashe dangane da dakatar da kungiyar Al-Ismaily ta Masar da ta yi daga gasar zakarun nahiyar.