1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Fagen siyasar Nijar ya ɗau zafi

November 21, 2013

Jami'yyun siyasa a Nijar sun shiga wani yanyai na kace na kace inda suke zargin gwamnati da rarraba kawunansu, da ma yunƙurin murƙushe adawa domin ta ci karenta ba babbaka

https://p.dw.com/p/1ALtt
epa03142091 President of Niger, Mahamadou Issoufou delivers a speech during the opening ceremony of the 6th World water forum at Parc Chanot in Marseille, southern France, 12 March 2012. More than 1,000 high-level stakeholders are gathered in Marseille to share solutions to worldwide water problems and commit themselves to their implementation. EPA/GUILLAUME HORCAJUELO +++(c) dpa - Bildfunk+++
Hoto: picture-alliance/dpa

Jamhuriyar Nijar ta shiga wani yanayi na rikicin siyasa sakamakon rikice-rikicen da ke wakana tsakanin jami'yyu. Batun dai ya ƙi ci ya ƙi cinyewa kuma yana cigaba da ɗaukar hankali. A dalilin haka ne muka yi muku tanadin rahotannin da muka gabatar kan wannan batu a nan ƙasa