Gwamnatin Nijar ta amince da taron Congres na jam'iyyar CDS Rahama
September 26, 2014
Ofishin ministan cikin gida da ke kula da jam'iyyun siyasa a Nijar ya tabbatar da halalcin sakamakon babban taron CDS wanda ya zabi Alhaji Abdu Labo a matsayin sabon shugaban jam'iyyar na kasa.