1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gwamnatin Nijar ta amince da taron Congres na jam'iyyar CDS Rahama

September 26, 2014

Ofishin ministan cikin gida da ke kula da jam'iyyun siyasa a Nijar ya tabbatar da halalcin sakamakon babban taron CDS wanda ya zabi Alhaji Abdu Labo a matsayin sabon shugaban jam'iyyar na kasa.

https://p.dw.com/p/1DLo0