1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Hama Amadou na ci gaba da zaman gidan kaso a Fillingue

Mahaman KantaDecember 9, 2015

Kotun kolin Jamhuriyar Nijar ta sanar a wannan Laraba 09 ga watan Disamba cewa bata da hurumin bada izinin sakin talala ga Hama Amadou tsofon kakakin majalisar dokokin kasar.

https://p.dw.com/p/1HJq5