1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kungiyar Mujao tace ita ta kashe sojojin Nijar a Mali

Boukari(HON)October 6, 2014

Daya daga cikin jagororin 'yan jihadin Mali, na kusa da kungiyar Mujao, ya dauki nauyin Kai harin da yayi sanadiyyar mutuwar sojojin Nijar a arewacin kasar Mali

https://p.dw.com/p/1DRDm