1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Makomar zabe babu Hama Amadou dan takarar 'yan adawa

March 17, 2016

A Jamhuriyar Nijar wasu masana da masu sharhi ne ke yi ta tsokaci kan yadda za a gudanar da zabe ba tare da Hama Amadou ba ganin cewar yana kasar waje inda ake masa magani bisa tsanantar rashin lafiyarsa.

https://p.dw.com/p/1IEk4