1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar kaddamar da yakin neman zabe

Abdourahamane Hassane
February 8, 2021

A Jamhuriyar Nijar, dan takarar gwamnatin Bazoum Mohamed da na adawa Alhaji Mahamane Ousmane sun kaddamar da yakin neman zabe dukkanin su a Tillabery a zagaye na biyu na zaben shugaban kasa da ake shirin yi.

https://p.dw.com/p/3p4ZK